Har waye a Najeriya, tsohon mataimakin shugaban ƙasar kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na ADC Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin shugaba Tinubu da ƙoƙarin mayar da ƙasar kan tsarin jam'iyya guda bayan wakukuncin wata kotu na soke rijistar jam'iyar NDC. --11labs